Tun kafin a haife ni ake fama da yunwa a Najeriya
Usman Muhammad Ismail 0 views

'Yan Najeriya na ci gaba da martani kan kalaman Shugaba Bola Tinubu dangane da batun yunwa da ke addabar wasu daga cikin al'ummar kasar a tsawon shekaru.

'Yan Najeriya na ci gaba da martani kan kalaman Shugaba Bola Tinubu dangane da batun yunwa da ke addabar wasu daga cikin al'ummar kasar a tsawon shekaru.


