Labarai

Sabbin labarai daga Freedom Radio Dutse

DukaMasarautaIlimiLabaraiSiyasaLafiyaTsaroShari'aIftila'i
babu wata al’umma da za ta samu ci gaba mai ɗorewa ba tare da dogaro da sana’o’i da ƙirƙire-ƙirƙire ba
Masarauta

babu wata al’umma da za ta samu ci gaba mai ɗorewa ba tare da dogaro da sana’o’i da ƙirƙire-ƙirƙire ba

babu wata al’umma da za ta samu ci gaba mai ɗorewa ba tare da dogaro da sana’o’i da ƙirƙire-ƙirƙire ba

Usman Muhammad Ismail 0
Maryam Ibrahim Dan-Azumi Ta Lashe Gasar Alƙur'ani Ta Duniya a Makkah, Ta Samu Kyautar Naira Miliyan 120
Ilimi

Maryam Ibrahim Dan-Azumi Ta Lashe Gasar Alƙur'ani Ta Duniya a Makkah, Ta Samu Kyautar Naira Miliyan 120

Maryam Ibrahim Dan-Azumi Ta Lashe Gasar Alƙur'ani Ta Duniya a Makkah, Ta Samu Kyautar Naira Miliyan 120

Usman Muhammad Ismail 0
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi Ya Jagoranci Rabon Kayan Karatu 147,800 a Jahun
Ilimi

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi Ya Jagoranci Rabon Kayan Karatu 147,800 a Jahun

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi Ya Jagoranci Rabon Kayan Karatu 147,800 a Jahun

Usman Muhammad Ismail 0
Tinubu ya kafa kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027 inda ya naɗa Abdul'aziz Yari a matsayin darakta-Janar
Labarai

Tinubu ya kafa kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027 inda ya naɗa Abdul'aziz Yari a matsayin darakta-Janar

Tinubu ya kafa kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027 inda ya naɗa Abdul'aziz Yari a matsayin darakta-Janar

Usman Muhammad ismail 0
Ministan Abuja Nyeson Wike yace Tinubu zai lashe zaben 2027 cikin sauki fiye da na 2023
Siyasa

Ministan Abuja Nyeson Wike yace Tinubu zai lashe zaben 2027 cikin sauki fiye da na 2023

Ministan Abuja Nyeson Wike yace Tinubu zai lashe zaben 2027 cikin sauki fiye da na 2023

Usman Muhammad Ismail 0
Alhaji Atiku Abubakar ya ce ba zai sake tsayawa takara ba idan ya Sha kaye a zaben 2027.
Siyasa

Alhaji Atiku Abubakar ya ce ba zai sake tsayawa takara ba idan ya Sha kaye a zaben 2027.

Alhaji Atiku Abubakar ya ce ba zai sake tsayawa takara ba idan ya Sha kaye a zaben 2027.

Usman Muhammad Ismail 0
Hukumar DSS ta kama wani dake nuna kansa a matsayin jam'in ta a Abuja
Labarai

Hukumar DSS ta kama wani dake nuna kansa a matsayin jam'in ta a Abuja

Hukumar DSS ta kama wani dake nuna kansa a matsayin jam'in ta a Abuja

Usman Muhammad Ismail 0
Wani bincike ya nuna cewa kimanin mutane 19,638 ne ke fama da makantar idanu biyu a jihar jigawa,
Lafiya

Wani bincike ya nuna cewa kimanin mutane 19,638 ne ke fama da makantar idanu biyu a jihar jigawa,

Wani bincike ya nuna cewa kimanin mutane 19,638 ne ke fama da makantar idanu biyu a jihar jigawa,

Usman Muhammad Ismail 0
NDLEA TA RUSHE MABOYAR MIYAGUN ƘWAYOYI GUDA SHIDA A HADEJIA
Labarai

NDLEA TA RUSHE MABOYAR MIYAGUN ƘWAYOYI GUDA SHIDA A HADEJIA

NDLEA TA RUSHE MABOYAR MIYAGUN ƘWAYOYI GUDA SHIDA A HADEJIA

Usman Muhammad Ismail 0
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa tayi nasarar cafke wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a Kazaure, tare da kwace tabar wiwi da Tiramol a wani samame na Operation Restore Order.
Labarai

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa tayi nasarar cafke wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a Kazaure, tare da kwace tabar wiwi da Tiramol a wani samame na Operation Restore Order.

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa tayi nasarar cafke wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a Kazaure, tare da kwace tabar wiwi da Tiramol a wani samame na Operation Restore Order.

Usman Muhammad Ismail 0
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin CN Hassan Katangana Kabaju ta lashe Award of Excellence a fannin magani da gyaran masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi.
Labarai

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin CN Hassan Katangana Kabaju ta lashe Award of Excellence a fannin magani da gyaran masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi.

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin CN Hassan Katangana Kabaju ta lashe Award of Excellence a fannin magani da gyaran masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi.

Usman Muhammad Ismail 0
Sarkin Dutse Ya Yi Kira Ga Mawadata Dasu Fitar da Zakka Domin Tallafa wa Mabukata
Masarauta

Sarkin Dutse Ya Yi Kira Ga Mawadata Dasu Fitar da Zakka Domin Tallafa wa Mabukata

Sarkin Dutse Ya Yi Kira Ga Mawadata Dasu Fitar da Zakka Domin Tallafa wa Mabukata

Usman Muhammad Ismail 0
Kungiyar 'Yan Jarida ta kasa (NUJ) ta tabbatar Aminu Umar Shuwajo a matsayin sakataran kungiyar na jihar Jigawa kana mamba a majalisar Koli ta Kungiyar (NEC)
Labarai

Kungiyar 'Yan Jarida ta kasa (NUJ) ta tabbatar Aminu Umar Shuwajo a matsayin sakataran kungiyar na jihar Jigawa kana mamba a majalisar Koli ta Kungiyar (NEC)

Kungiyar 'Yan Jarida ta kasa (NUJ) ta tabbatar Aminu Umar Shuwajo a matsayin sakataran kungiyar na jihar Jigawa kana mamba a majalisar Koli ta Kungiyar (NEC)

Usman Muhammad Ismail 0
SARKIN DUTSE YA BUKACI NUJ TA ƘARFAFA ƘOƘARIN MAGANCE MATSALAR ’YAN JARIDUN BOGI
Labarai

SARKIN DUTSE YA BUKACI NUJ TA ƘARFAFA ƘOƘARIN MAGANCE MATSALAR ’YAN JARIDUN BOGI

SARKIN DUTSE YA BUKACI NUJ TA ƘARFAFA ƘOƘARIN MAGANCE MATSALAR ’YAN JARIDUN BOGI

Usman Muhammad Ismail 0
Tinubu ya umarci EFCC ta buɗe asusun gwamnatin jihar Osun cikin gaggawa
Labarai

Tinubu ya umarci EFCC ta buɗe asusun gwamnatin jihar Osun cikin gaggawa

Tinubu ya umarci EFCC ta buɗe asusun gwamnatin jihar Osun cikin gaggawa

Usman Muhammad Ismail 0
Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.
Labarai

Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.

Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.

Usman Muhammad Ismail 0
Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma
Ilimi

Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma

Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma

Usman Muhammad Ismail 0
Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi,
Labarai

Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi,

Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi

Usman Muhammad Ismail 0
Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80
Labarai

Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80

Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80

Usman Muhammad Ismail 0
NAFDAC TA ƘARA ZAGE DAMTSE WAJEN WAYAR DA KAI KAN MUHIMMANCIN BA DA NONON UWA ZALLA A JIHAR JIGAWA
Lafiya

NAFDAC TA ƘARA ZAGE DAMTSE WAJEN WAYAR DA KAI KAN MUHIMMANCIN BA DA NONON UWA ZALLA A JIHAR JIGAWA

Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), reshen Jihar Jigawa, ta sake jaddada muhimmancin ba da nonon uwa zalla ga jarirai, tare da kira ga iyaye mata da su rungumi wannan muhimmiyar hanya domin tabbatar da lafiyar 'ya'yansu tun daga haihuwa.

Usman Muhammad Ismail 0
AN BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAW
Ilimi

AN BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAW

An bukaci iyaye a Jihar Jigawa da su ƙara jajircewa wajen tura 'ya'yansu makaranta, duba da yadda Gwamnatin Jihar ke bai wa harkar ilimi muhimmanci a kowane mataki. BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAWA

Usman Muhammad Ismail 0
Mai dakin shugaban kasa Senata Remi tace bata roko, don haka matasan Najeriya su koyi wadatar zuci, da juriya, da aiki tukuru.
Labarai

Mai dakin shugaban kasa Senata Remi tace bata roko, don haka matasan Najeriya su koyi wadatar zuci, da juriya, da aiki tukuru.

Mai dakin shugaban kasa Senata Remi tace bata roko, don haka matasan Najeriya su koyi wadatar zuci, da juriya, da aiki tukuru.

Usman Muhammad Ismail 0
Tsohon shugaban kasa Obasanjo yace babban kuskuren da ya taba yi a Duniya shi ne daukar Atiku a matsayin mataimaki
Labarai

Tsohon shugaban kasa Obasanjo yace babban kuskuren da ya taba yi a Duniya shi ne daukar Atiku a matsayin mataimaki

Tsohon shugaban kasa Obasanjo yace babban kuskuren da ya taba yi a Duniya shi ne daukar Atiku a matsayin mataimaki

Usman Muhammad ismail 0
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce alwashin ci gaba daukar matakan magance matsalar zaizayar ƙasa dake damun sassan jihar daban-daban.
Labarai

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce alwashin ci gaba daukar matakan magance matsalar zaizayar ƙasa dake damun sassan jihar daban-daban.

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce alwashin ci gaba daukar matakan magance matsalar zaizayar ƙasa dake damun sassan jihar daban-daban.

Usman Muhammad Ismail 0
Kamfanin Jirgin Rano Air zai fara zirga-  zirga tsakanin Dutse da Abuja bayan sanya  hanu kan yarjejeniya da gwamnatin jihar  X  Jigawa.
Labarai

Kamfanin Jirgin Rano Air zai fara zirga- zirga tsakanin Dutse da Abuja bayan sanya hanu kan yarjejeniya da gwamnatin jihar X Jigawa.

Kamfanin Jirgin Rano Air zai fara zirga- zirga tsakanin Dutse da Abuja bayan sanya hanu kan yarjejeniya da gwamnatin jihar Jigawa.

Usman Muhammad Ismail 0
'Yansanda a Katsina sun kama mutumin da ake zargin ya kashe 'yarsa don taki amincewa da mijin da ya zaba mata.
Labarai

'Yansanda a Katsina sun kama mutumin da ake zargin ya kashe 'yarsa don taki amincewa da mijin da ya zaba mata.

'Yansanda a Katsina sun kama mutumin da ake zargin ya kashe 'yarsa don taki amincewa da mijin da ya zaba mata.

Usman Muhammad Ismail 0
Tun kafin a haife ni ake fama da yunwa a Najeriya
Labarai

Tun kafin a haife ni ake fama da yunwa a Najeriya

Tun kafin a haife ni ake fama da yunwa a Najeriya

Usman Muhammad Ismail 0
Hukumar Wayar da Kai ta Kasa, NOA, ta yi Allah-wadai da halayen wasu jami’an ’yan sanda
Labarai

Hukumar Wayar da Kai ta Kasa, NOA, ta yi Allah-wadai da halayen wasu jami’an ’yan sanda

Hukumar Wayar da Kai ta Kasa, NOA, ta yi Allah-wadai da halayen wasu jami’an ’yan sanda

Usman Muhammad Ismail 0
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ba zai bari 'yan adawa su kai shi kasa ba, har sai an fafata a zaben 2027 tun da INEC ba goyon bayan kowa take yi ba.
Siyasa

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ba zai bari 'yan adawa su kai shi kasa ba, har sai an fafata a zaben 2027 tun da INEC ba goyon bayan kowa take yi ba.

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ba zai bari 'yan adawa su kai shi kasa ba, har sai an fafata a zaben 2027 tun da INEC ba goyon bayan kowa take yi ba.

Usman Muhammad Ismail 0
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a kash Naira biliyan 46 domin aikin sake shimfiɗa kwalta da kuma gina sabon titin saukar jiragen sama na biyu a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Mallam Aminu Kano da ke Kano.
Labarai

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a kash Naira biliyan 46 domin aikin sake shimfiɗa kwalta da kuma gina sabon titin saukar jiragen sama na biyu a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Mallam Aminu Kano da ke Kano.

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a kash Naira biliyan 46 domin aikin sake shimfiɗa kwalta da kuma gina sabon titin saukar jiragen sama na biyu a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Mallam Aminu Kano da ke Kano.

Usman Muhammad Ismail 0
Hukumar tsaron lafiya da Dukiyoyi al'umma ta civil defense reshen jihar Jigawa, ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da sace kwanukan rufin aluminium a Makarantar koyon Jinya dake Hadejia.
Labarai

Hukumar tsaron lafiya da Dukiyoyi al'umma ta civil defense reshen jihar Jigawa, ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da sace kwanukan rufin aluminium a Makarantar koyon Jinya dake Hadejia.

Hukumar tsaron lafiya da Dukiyoyi al'umma ta civil defense reshen jihar Jigawa, ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da sace kwanukan rufin aluminium a Makarantar koyon Jinya dake Hadejia.

Usman Muhammad Ismail 0
Kuɗin sufurin ababen hawa ya yi tashin gwauron zabi a sassa daban-daban na Najeriya bayan farashin litar man fetur ya haura zuwa Naira 1,400.
Labarai

Kuɗin sufurin ababen hawa ya yi tashin gwauron zabi a sassa daban-daban na Najeriya bayan farashin litar man fetur ya haura zuwa Naira 1,400.

Kuɗin sufurin ababen hawa ya yi tashin gwauron zabi a sassa daban-daban na Najeriya bayan farashin litar man fetur ya haura zuwa Naira 1,400.

Usman Muhammad Ismail 0
Hukumar tabbatar da ingancin abinci da magunguna NAFDAC ta fara aikin aiwatar da haramcin sayar da Giya a Leda da Kwalaben Roba
Labarai

Hukumar tabbatar da ingancin abinci da magunguna NAFDAC ta fara aikin aiwatar da haramcin sayar da Giya a Leda da Kwalaben Roba

Hukumar tabbatar da ingancin abinci da magunguna NAFDAC ta fara aikin aiwatar da haramcin sayar da Giya a Leda da Kwalaben Roba

Usman Muhammad Ismail 0
Majalisar dinkin Duniya tace fiye da rabin 'yan Najeriya basu samu abinci mai gina jiki a shekarar 2025 ba sakamakon karuwar Talauci da tsadar rayuwa
Labarai

Majalisar dinkin Duniya tace fiye da rabin 'yan Najeriya basu samu abinci mai gina jiki a shekarar 2025 ba sakamakon karuwar Talauci da tsadar rayuwa

Majalisar dinkin Duniya tace fiye da rabin 'yan Najeriya basu samu abinci mai gina jiki a shekarar 2025 ba sakamakon karuwar Talauci da tsadar rayuwa

Usman Muhammad ismail 0
Hukumomin lura da yana yi sun sake yin gargadi kan yiwuwar ambaliyar Ruwa a jihar Jigawa da karin wasu jihohin 16.
Labarai

Hukumomin lura da yana yi sun sake yin gargadi kan yiwuwar ambaliyar Ruwa a jihar Jigawa da karin wasu jihohin 16.

Hukumomin lura da yana yi sun sake yin gargadi kan yiwuwar ambaliyar Ruwa a jihar Jigawa da karin wasu jihohin 16.

Usman Muhammad Ismail 0
2027: Ba ta yadda za'a yi Kwankwaso  da Obi su iya cin Kano - Ganduje
Labarai

2027: Ba ta yadda za'a yi Kwankwaso da Obi su iya cin Kano - Ganduje

2027: Ba ta yadda za'a yi Kwankwaso da Obi su iya cin Kano - Ganduje

Usman Muhammad Ismail 0
Jigawa ta kara kaimi kan yaki da miyagun kwayoyi, yayin da NDLEA ta bayyana kama mutum 77,859 tare da kwace kilo miliyan 14.8 na miyagun kwayoyi cikin shekara biyar
Labarai

Jigawa ta kara kaimi kan yaki da miyagun kwayoyi, yayin da NDLEA ta bayyana kama mutum 77,859 tare da kwace kilo miliyan 14.8 na miyagun kwayoyi cikin shekara biyar

Jigawa ta kara kaimi kan yaki da miyagun kwayoyi, yayin da NDLEA ta bayyana kama mutum 77,859 tare da kwace kilo miliyan 14.8 na miyagun kwayoyi cikin shekara biyar

Usman muhammad Ismail 0
Remi Tinubu ta ce za ta rika sanya kayan gargajiya na Akwete idan Tinubu ya sake lashe zabe
Siyasa

Remi Tinubu ta ce za ta rika sanya kayan gargajiya na Akwete idan Tinubu ya sake lashe zabe

Remi Tinubu ta ce za ta rika sanya kayan gargajiya na Akwete idan Tinubu ya sake lashe zabe

Usman Muhammad Ismail 0
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan rasuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da wata budurwa mai shekaru 20.
Tsaro

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan rasuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da wata budurwa mai shekaru 20.

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan rasuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da wata budurwa mai shekaru 20.

Usman Muhammad Ismail 0
Shugaban NDLEA ya bukaci a fara yin gwajin Kwaya ga masu Shirin yin Aure kamar yadda ake yin na HIV da Sikila kafin daura Aure.
Labarai

Shugaban NDLEA ya bukaci a fara yin gwajin Kwaya ga masu Shirin yin Aure kamar yadda ake yin na HIV da Sikila kafin daura Aure.

Shugaban NDLEA ya bukaci a fara yin gwajin Kwaya ga masu Shirin yin Aure kamar yadda ake yin na HIV da Sikila kafin daura Aure.

Usman Muhammad Ismail 0
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya kaddamar sanya hanu kan dokar wayar da kan matasa illar ta'ammali da kayan maye da kuma canja halayya.
Labarai

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya kaddamar sanya hanu kan dokar wayar da kan matasa illar ta'ammali da kayan maye da kuma canja halayya.

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya kaddamar sanya hanu kan dokar wayar da kan matasa illar ta'ammali da kayan maye da kuma canja halayya.

Usman Muhammad Ismail 0
Wata Kotun tarayya dake  Abuja ta dage ci gaba da saurarar shari'ar EFCC da tsohon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido kan zarge-zarge 37.
Shari'a

Wata Kotun tarayya dake Abuja ta dage ci gaba da saurarar shari'ar EFCC da tsohon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido kan zarge-zarge 37.

Wata Kotun tarayya dake Abuja ta dage ci gaba da saurarar shari'ar EFCC da tsohon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido kan zarge-zarge 37.

Usman Muhammad Ismail 0
Ana ci gaba da aikin neman waɗanda hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a garin Malamawar Yandutse, da ke ƙaramar hukumar Ringim a Jihar Jigawa.
Iftila'i

Ana ci gaba da aikin neman waɗanda hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a garin Malamawar Yandutse, da ke ƙaramar hukumar Ringim a Jihar Jigawa.

Ana ci gaba da aikin neman waɗanda hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a garin Malamawar Yandutse, da ke ƙaramar hukumar Ringim a Jihar Jigawa.

Usman Muhammad Ismail 0
Kimanin dalibai 3,445 ne za su rubuta jarabawar shiga makarantun firamare na kwana da kananan makarantun sakandiren kimiyya da ke fadin Jihar Jigawa.
Ilimi

Kimanin dalibai 3,445 ne za su rubuta jarabawar shiga makarantun firamare na kwana da kananan makarantun sakandiren kimiyya da ke fadin Jihar Jigawa.

Kimanin dalibai 3,445 ne za su rubuta jarabawar shiga makarantun firamare na kwana da kananan makarantun sakandiren kimiyya da ke fadin jihar Jigawa.

Usman Muhammad Ismail 0
JSSSEB Ta Haramta Bikin Kammala Karatu Bayan Jarabawar Sakandare a Jigawa
Ilimi

JSSSEB Ta Haramta Bikin Kammala Karatu Bayan Jarabawar Sakandare a Jigawa

JSSSEB Ta Haramta Bikin Kammala Karatu Bayan Jarabawar Sakandare a Jigawa

Usman Muhammad Ismail 0
Babbar Kotun tarayya mai zamanta a nan Dutse ta Kori karar da Alhaji Ishaq El Yakub Nabayi ya shiga
Labarai

Babbar Kotun tarayya mai zamanta a nan Dutse ta Kori karar da Alhaji Ishaq El Yakub Nabayi ya shiga

Babbar Kotun tarayya mai zamanta a nan Dutse ta Kori karar da Alhaji Ishaq El Yakub Nabayi ya shiga

Usman Muhammad Ismail 0
Jam'iyyar ADC za ta daina zuwa kotu?
Siyasa

Jam'iyyar ADC za ta daina zuwa kotu?

Jam'iyyar ADC za ta daina zuwa kotu?

Usman Muhammad Ismail 0
Gwamnatin Kano za ta samar da rijiyoyin burtsatse a dukkan mazaɓu 484 na jihar
Labarai

Gwamnatin Kano za ta samar da rijiyoyin burtsatse a dukkan mazaɓu 484 na jihar

Gwamnatin Kano za ta samar da rijiyoyin burtsatse a dukkan mazaɓu 484 na jihar

Usman Muhammad 0
Burkina Faso da Mali da Nijar sun tattauna domin ƙarfafa rundunar haɗin gwiwar ƙasashensu
Labarai

Burkina Faso da Mali da Nijar sun tattauna domin ƙarfafa rundunar haɗin gwiwar ƙasashensu

Burkina Faso da Mali da Nijar sun tattauna domin ƙarfafa rundunar haɗin gwiwar ƙasashensu

Usman Muhammad Ismail 0
Kafa ƴan sandan jahohi muhimmin mataki ne na Shugaba Tinubu wajen magance matsalar tsaro a Najeriya – Sanata Barau
Labarai

Kafa ƴan sandan jahohi muhimmin mataki ne na Shugaba Tinubu wajen magance matsalar tsaro a Najeriya – Sanata Barau

Kafa ƴan sandan jahohi muhimmin mataki ne na Shugaba Tinubu wajen magance matsalar tsaro a Najeriya – Sanata Barau

Hassan Mamuda Ya'u 0
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni
Siyasa

Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni

Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni, tare da kewaye makabartu a mazabu 30 na 'yan Majalisar Dokokin Jihar.

Usman Muhammad Ismail 0
Tsaro
Tsaro

Har yanzu ba mu ji matakin da gwamnatin Kano ta ɗauka ba kan mutuwar Inuwa Sharaɗa, kwamandan Anti-Phone Snatching Force - Human Rights

Har yanzu ba mu ji matakin da gwamnatin Kano ta ɗauka ba kan mutuwar Inuwa Sharaɗa, kwamandan Anti-Phone Snatching Force - Human Rights

Hassan Mamuda Ya'u 0
Ready to PlayFreedom Radio Dutse99.5 FM