Labarai
Sabbin labarai daga Freedom Radio Dutse

babu wata al’umma da za ta samu ci gaba mai ɗorewa ba tare da dogaro da sana’o’i da ƙirƙire-ƙirƙire ba
babu wata al’umma da za ta samu ci gaba mai ɗorewa ba tare da dogaro da sana’o’i da ƙirƙire-ƙirƙire ba

Maryam Ibrahim Dan-Azumi Ta Lashe Gasar Alƙur'ani Ta Duniya a Makkah, Ta Samu Kyautar Naira Miliyan 120
Maryam Ibrahim Dan-Azumi Ta Lashe Gasar Alƙur'ani Ta Duniya a Makkah, Ta Samu Kyautar Naira Miliyan 120

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi Ya Jagoranci Rabon Kayan Karatu 147,800 a Jahun
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi Ya Jagoranci Rabon Kayan Karatu 147,800 a Jahun

Tinubu ya kafa kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027 inda ya naɗa Abdul'aziz Yari a matsayin darakta-Janar
Tinubu ya kafa kwamitin yaƙin neman zaɓen APC na 2027 inda ya naɗa Abdul'aziz Yari a matsayin darakta-Janar

Ministan Abuja Nyeson Wike yace Tinubu zai lashe zaben 2027 cikin sauki fiye da na 2023
Ministan Abuja Nyeson Wike yace Tinubu zai lashe zaben 2027 cikin sauki fiye da na 2023

Alhaji Atiku Abubakar ya ce ba zai sake tsayawa takara ba idan ya Sha kaye a zaben 2027.
Alhaji Atiku Abubakar ya ce ba zai sake tsayawa takara ba idan ya Sha kaye a zaben 2027.

Hukumar DSS ta kama wani dake nuna kansa a matsayin jam'in ta a Abuja
Hukumar DSS ta kama wani dake nuna kansa a matsayin jam'in ta a Abuja

Wani bincike ya nuna cewa kimanin mutane 19,638 ne ke fama da makantar idanu biyu a jihar jigawa,
Wani bincike ya nuna cewa kimanin mutane 19,638 ne ke fama da makantar idanu biyu a jihar jigawa,

NDLEA TA RUSHE MABOYAR MIYAGUN ƘWAYOYI GUDA SHIDA A HADEJIA
NDLEA TA RUSHE MABOYAR MIYAGUN ƘWAYOYI GUDA SHIDA A HADEJIA

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa tayi nasarar cafke wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a Kazaure, tare da kwace tabar wiwi da Tiramol a wani samame na Operation Restore Order.
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa tayi nasarar cafke wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a Kazaure, tare da kwace tabar wiwi da Tiramol a wani samame na Operation Restore Order.

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin CN Hassan Katangana Kabaju ta lashe Award of Excellence a fannin magani da gyaran masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi.
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin CN Hassan Katangana Kabaju ta lashe Award of Excellence a fannin magani da gyaran masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi.

Sarkin Dutse Ya Yi Kira Ga Mawadata Dasu Fitar da Zakka Domin Tallafa wa Mabukata
Sarkin Dutse Ya Yi Kira Ga Mawadata Dasu Fitar da Zakka Domin Tallafa wa Mabukata

Kungiyar 'Yan Jarida ta kasa (NUJ) ta tabbatar Aminu Umar Shuwajo a matsayin sakataran kungiyar na jihar Jigawa kana mamba a majalisar Koli ta Kungiyar (NEC)
Kungiyar 'Yan Jarida ta kasa (NUJ) ta tabbatar Aminu Umar Shuwajo a matsayin sakataran kungiyar na jihar Jigawa kana mamba a majalisar Koli ta Kungiyar (NEC)

SARKIN DUTSE YA BUKACI NUJ TA ƘARFAFA ƘOƘARIN MAGANCE MATSALAR ’YAN JARIDUN BOGI
SARKIN DUTSE YA BUKACI NUJ TA ƘARFAFA ƘOƘARIN MAGANCE MATSALAR ’YAN JARIDUN BOGI

Tinubu ya umarci EFCC ta buɗe asusun gwamnatin jihar Osun cikin gaggawa
Tinubu ya umarci EFCC ta buɗe asusun gwamnatin jihar Osun cikin gaggawa

Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.
Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.

Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma
Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma

Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi,
Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi

Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80
Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80

NAFDAC TA ƘARA ZAGE DAMTSE WAJEN WAYAR DA KAI KAN MUHIMMANCIN BA DA NONON UWA ZALLA A JIHAR JIGAWA
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), reshen Jihar Jigawa, ta sake jaddada muhimmancin ba da nonon uwa zalla ga jarirai, tare da kira ga iyaye mata da su rungumi wannan muhimmiyar hanya domin tabbatar da lafiyar 'ya'yansu tun daga haihuwa.

AN BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAW
An bukaci iyaye a Jihar Jigawa da su ƙara jajircewa wajen tura 'ya'yansu makaranta, duba da yadda Gwamnatin Jihar ke bai wa harkar ilimi muhimmanci a kowane mataki. BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAWA

Mai dakin shugaban kasa Senata Remi tace bata roko, don haka matasan Najeriya su koyi wadatar zuci, da juriya, da aiki tukuru.
Mai dakin shugaban kasa Senata Remi tace bata roko, don haka matasan Najeriya su koyi wadatar zuci, da juriya, da aiki tukuru.

Tsohon shugaban kasa Obasanjo yace babban kuskuren da ya taba yi a Duniya shi ne daukar Atiku a matsayin mataimaki
Tsohon shugaban kasa Obasanjo yace babban kuskuren da ya taba yi a Duniya shi ne daukar Atiku a matsayin mataimaki

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce alwashin ci gaba daukar matakan magance matsalar zaizayar ƙasa dake damun sassan jihar daban-daban.
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce alwashin ci gaba daukar matakan magance matsalar zaizayar ƙasa dake damun sassan jihar daban-daban.

Kamfanin Jirgin Rano Air zai fara zirga- zirga tsakanin Dutse da Abuja bayan sanya hanu kan yarjejeniya da gwamnatin jihar X Jigawa.
Kamfanin Jirgin Rano Air zai fara zirga- zirga tsakanin Dutse da Abuja bayan sanya hanu kan yarjejeniya da gwamnatin jihar Jigawa.

'Yansanda a Katsina sun kama mutumin da ake zargin ya kashe 'yarsa don taki amincewa da mijin da ya zaba mata.
'Yansanda a Katsina sun kama mutumin da ake zargin ya kashe 'yarsa don taki amincewa da mijin da ya zaba mata.

Tun kafin a haife ni ake fama da yunwa a Najeriya
Tun kafin a haife ni ake fama da yunwa a Najeriya

Hukumar Wayar da Kai ta Kasa, NOA, ta yi Allah-wadai da halayen wasu jami’an ’yan sanda
Hukumar Wayar da Kai ta Kasa, NOA, ta yi Allah-wadai da halayen wasu jami’an ’yan sanda

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ba zai bari 'yan adawa su kai shi kasa ba, har sai an fafata a zaben 2027 tun da INEC ba goyon bayan kowa take yi ba.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ba zai bari 'yan adawa su kai shi kasa ba, har sai an fafata a zaben 2027 tun da INEC ba goyon bayan kowa take yi ba.

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a kash Naira biliyan 46 domin aikin sake shimfiɗa kwalta da kuma gina sabon titin saukar jiragen sama na biyu a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Mallam Aminu Kano da ke Kano.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a kash Naira biliyan 46 domin aikin sake shimfiɗa kwalta da kuma gina sabon titin saukar jiragen sama na biyu a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Mallam Aminu Kano da ke Kano.

Hukumar tsaron lafiya da Dukiyoyi al'umma ta civil defense reshen jihar Jigawa, ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da sace kwanukan rufin aluminium a Makarantar koyon Jinya dake Hadejia.
Hukumar tsaron lafiya da Dukiyoyi al'umma ta civil defense reshen jihar Jigawa, ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da sace kwanukan rufin aluminium a Makarantar koyon Jinya dake Hadejia.

Kuɗin sufurin ababen hawa ya yi tashin gwauron zabi a sassa daban-daban na Najeriya bayan farashin litar man fetur ya haura zuwa Naira 1,400.
Kuɗin sufurin ababen hawa ya yi tashin gwauron zabi a sassa daban-daban na Najeriya bayan farashin litar man fetur ya haura zuwa Naira 1,400.

Hukumar tabbatar da ingancin abinci da magunguna NAFDAC ta fara aikin aiwatar da haramcin sayar da Giya a Leda da Kwalaben Roba
Hukumar tabbatar da ingancin abinci da magunguna NAFDAC ta fara aikin aiwatar da haramcin sayar da Giya a Leda da Kwalaben Roba

Majalisar dinkin Duniya tace fiye da rabin 'yan Najeriya basu samu abinci mai gina jiki a shekarar 2025 ba sakamakon karuwar Talauci da tsadar rayuwa
Majalisar dinkin Duniya tace fiye da rabin 'yan Najeriya basu samu abinci mai gina jiki a shekarar 2025 ba sakamakon karuwar Talauci da tsadar rayuwa

Hukumomin lura da yana yi sun sake yin gargadi kan yiwuwar ambaliyar Ruwa a jihar Jigawa da karin wasu jihohin 16.
Hukumomin lura da yana yi sun sake yin gargadi kan yiwuwar ambaliyar Ruwa a jihar Jigawa da karin wasu jihohin 16.

2027: Ba ta yadda za'a yi Kwankwaso da Obi su iya cin Kano - Ganduje
2027: Ba ta yadda za'a yi Kwankwaso da Obi su iya cin Kano - Ganduje

Jigawa ta kara kaimi kan yaki da miyagun kwayoyi, yayin da NDLEA ta bayyana kama mutum 77,859 tare da kwace kilo miliyan 14.8 na miyagun kwayoyi cikin shekara biyar
Jigawa ta kara kaimi kan yaki da miyagun kwayoyi, yayin da NDLEA ta bayyana kama mutum 77,859 tare da kwace kilo miliyan 14.8 na miyagun kwayoyi cikin shekara biyar

Remi Tinubu ta ce za ta rika sanya kayan gargajiya na Akwete idan Tinubu ya sake lashe zabe
Remi Tinubu ta ce za ta rika sanya kayan gargajiya na Akwete idan Tinubu ya sake lashe zabe

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan rasuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da wata budurwa mai shekaru 20.
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan rasuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da wata budurwa mai shekaru 20.

Shugaban NDLEA ya bukaci a fara yin gwajin Kwaya ga masu Shirin yin Aure kamar yadda ake yin na HIV da Sikila kafin daura Aure.
Shugaban NDLEA ya bukaci a fara yin gwajin Kwaya ga masu Shirin yin Aure kamar yadda ake yin na HIV da Sikila kafin daura Aure.

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya kaddamar sanya hanu kan dokar wayar da kan matasa illar ta'ammali da kayan maye da kuma canja halayya.
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya kaddamar sanya hanu kan dokar wayar da kan matasa illar ta'ammali da kayan maye da kuma canja halayya.

Wata Kotun tarayya dake Abuja ta dage ci gaba da saurarar shari'ar EFCC da tsohon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido kan zarge-zarge 37.
Wata Kotun tarayya dake Abuja ta dage ci gaba da saurarar shari'ar EFCC da tsohon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido kan zarge-zarge 37.

Ana ci gaba da aikin neman waɗanda hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a garin Malamawar Yandutse, da ke ƙaramar hukumar Ringim a Jihar Jigawa.
Ana ci gaba da aikin neman waɗanda hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a garin Malamawar Yandutse, da ke ƙaramar hukumar Ringim a Jihar Jigawa.

Kimanin dalibai 3,445 ne za su rubuta jarabawar shiga makarantun firamare na kwana da kananan makarantun sakandiren kimiyya da ke fadin Jihar Jigawa.
Kimanin dalibai 3,445 ne za su rubuta jarabawar shiga makarantun firamare na kwana da kananan makarantun sakandiren kimiyya da ke fadin jihar Jigawa.

JSSSEB Ta Haramta Bikin Kammala Karatu Bayan Jarabawar Sakandare a Jigawa
JSSSEB Ta Haramta Bikin Kammala Karatu Bayan Jarabawar Sakandare a Jigawa

Babbar Kotun tarayya mai zamanta a nan Dutse ta Kori karar da Alhaji Ishaq El Yakub Nabayi ya shiga
Babbar Kotun tarayya mai zamanta a nan Dutse ta Kori karar da Alhaji Ishaq El Yakub Nabayi ya shiga

Jam'iyyar ADC za ta daina zuwa kotu?
Jam'iyyar ADC za ta daina zuwa kotu?

Gwamnatin Kano za ta samar da rijiyoyin burtsatse a dukkan mazaɓu 484 na jihar
Gwamnatin Kano za ta samar da rijiyoyin burtsatse a dukkan mazaɓu 484 na jihar

Burkina Faso da Mali da Nijar sun tattauna domin ƙarfafa rundunar haɗin gwiwar ƙasashensu
Burkina Faso da Mali da Nijar sun tattauna domin ƙarfafa rundunar haɗin gwiwar ƙasashensu

Kafa ƴan sandan jahohi muhimmin mataki ne na Shugaba Tinubu wajen magance matsalar tsaro a Najeriya – Sanata Barau
Kafa ƴan sandan jahohi muhimmin mataki ne na Shugaba Tinubu wajen magance matsalar tsaro a Najeriya – Sanata Barau

Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni, tare da kewaye makabartu a mazabu 30 na 'yan Majalisar Dokokin Jihar.
Har yanzu ba mu ji matakin da gwamnatin Kano ta ɗauka ba kan mutuwar Inuwa Sharaɗa, kwamandan Anti-Phone Snatching Force - Human Rights
Har yanzu ba mu ji matakin da gwamnatin Kano ta ɗauka ba kan mutuwar Inuwa Sharaɗa, kwamandan Anti-Phone Snatching Force - Human Rights
