Koma Labarai
Siyasa

Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni

Usman Muhammad Ismail 0 views
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni

JG/TENDER

Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta ware maƙudan kuɗaɗe domin gyara da gina masallatan Juma'a da na unguwanni, tare da kewaye makabartu a mazabu 30 na 'yan Majalisar Dokokin Jihar.

Babban Sakataren Kuɗi da Mulki na Ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar, Alhaji Abdullahi Sa'idu, ne ya bayyana hakan yayin buɗe taron karɓar tayin kwangilar ayyukan a Dutse.

Ready to PlayFreedom Radio Dutse99.5 FM